Yanbindiga Sun Saki Mutum 45 Yan Asalin Karamar Hukumar Bakori Ta Jihar Katsina

Maigirma ɗanmajalisar dokoki na jihar Katsina mai wakiltar karamar hukumar Bakori,Hon Engnr Abdurrahman Ahmad Kandarawa, ya jagoranci amso mutane 45 wadanda ƴanbindiga suka yi garkuwa da su tsawon lokaci.

'Yanbindiga

An samu wannan nasara ne bayan sake kulla yarjejeniyar zaman lafiya a tsakanin shugabannin ƴanbindigar da jami'an karamar hukumar Bakori.

Post a Comment

Previous Post Next Post